Innalillahi Wa'inna Ilaihin Rajiun: Wasu Ma'aikatan Lafiya Mata Da Mijinta Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Wutar Gobara


JARIDAR LABARI DA GASKIYA: ta ruwaito labarin yadda wasu Likitoci biyu miji da mata wanda Suke Aiki a Jami’ar Maiduguri teaching Hospital (UMTH) Suka rasa ransu Sanadiyyar wata gobara data tashi a gidan su a Jiya Da Daddare.

Mijin Yarasu Cikin dare a yayin da Ita Kuma Matar me suna Safiya Allah ya karbo rayuwar ta a yau, Muna Addu’a Ubangiji Allah Yajikansu Da Rahama, Allah Yakai Haske Kabarinsu, Mukuma Idan Tamu Tazo Allah Yasa Mucika Da Imani Alfarman Manzon Allah (SAW).

Post a Comment

Previous Post Next Post