Duk Musulmi da ya ji wannan hirar da ankayi da wannan yaro yake fadin kalamai tabbas kasan babu sha’anin sanin Allah a rayuwarsa.
Wanda irin wannan kalamai nidai bazan iya rubuta irin wadannan kalamai da yayi amfani da shi sai dau ku saurara kuji yadda abun yake.
A wani labarin kuma wani mutum dan shekara 42 mai suna Ibrahim Adamu Mohd ya kashe kansa ta hanyar rataya a unguwar Kanti da ke karamar hukumar Kazaure a jihar Jigawa bayan budurwarsa ta auri wani mutum.
Ku kalli Wannan Videon 👇👇👇👇 ku danna sau 3 Zai Buɗe karku manta.
An tattaro cewa mazauna garin Kanti sun wayi gari a safiyar Lahadi, 12 ga watan Yuni, inda suka tarar da mutumin da igiya a wuyansa, ya rataye a jikin bishiya.
Kakakin Rundunar ’Yan sandan Jihar Jigawa, DSP Lawan Shiisu Adam, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Litinin, ya ce marigayin dan asalin kauyen Gayawa ne da ke karamar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano.
Ya ce Ibrahim ya kashe kansa ne ta hanyar rataya a kan titin Daura Road hannun riga da Baushe a garin Kazaure a wani gini da ba a kammala ba.
Kakakin na Hukumar Yansanda ya ce an samu katin gayyatar aure da katin SIM guda biyu a hannun mamacin.
Tags:
Labarai