Yanzu Yanzu: Sheikh Kabir Gwambe Da Sheikh Ali Pantami Sunce Zasu Dakatar Da Hamisu Breaker...


Wannan furucin malaman ya faru ne a wajan taron wa'azi inda malam Kabiru yayi nuni akan yadda ake muhimmanta mawaƙa bisa ga malamai.

So da yawa idan mutum ya samu wani abin farin ciki a maimakon ya kira malamai suyi masa walima sai kaga an kira mawaƙi.

Kuma a bashi zunzurutun kuɗi kafin yazo wajan shagali inji malam Kabiru Gombe.

Ga Bidiyon a ƙasa::



Post a Comment

Previous Post Next Post