Wata Shari’ar…Hotunan Sadiq Ango kenan da Dayyabu bayan sun kubuta daga hannun ƴan bindiga


Tabbas wata shari’ar sai a Lahira hotunan Sadiq Ango kenan da Dayyabu a baya kafin sace su da kuma bayan sun kubuta daga hannun miyagun ƴan bindiga a Najeriya.

Hotunan nasu sunyi matukar daukar hankula duba da irin bala’in da suka fuskanta a hannun “yan bindiga din.

Dukan su matasa ne amma bayan sakin su sai da suka koma kamar wasu tsofaffi zabagen wahalhalun da suke sha lokacin da suke tsare a hannun ƴan bindiga din.

Ga cikakken bidiyon anan kasa:



Post a Comment

Previous Post Next Post