Wata mata me suna Maimuna wacce yan bindiga sukayi garkuwa da ita ta bayyana mana yadda tasha bakar wahala da cin mutunci a hannun yan bindigar.
Maimuna Abbas ta tabbatar mana da cewa yan bindigar suna kaita daji sukayi mata aski. Sannan wuni sukeyi suna mata fyade.
Tags:
Labarai