Haƙiƙanin Gaskiyar Maganar Auren Hamisu Breaker Da Fatima Ali Nuhu


Assalamualaikum warahamatullahi wabarkatuhu barkan a kowane lokaci a tashar Mai albarka ta Hausaconnect.com

Yanzu Muka zo muku da gaskiyar magana akan yada jita jita akan cewa akwai soyayya a tsakanin Hamisu breaker da fatima ali nuhu.

Wannan labarin a zahirin gaskiya bashida tushe bare makama a bangaren gaskiya.

Anyita ta kare Hamisu breaker yakai kudin fatima ali nuhu kamar yadda a yanzu haka wannan labarin ya karade social media.

Mutane da yawa a yanzu haka sunci karo da labarin cewa Hamisu Breaker ya kai kudin yar gidan Ali nuhu fatima kamar yadda a yanzu mutane da yawa Suna cewa karna ne.

Post a Comment

Previous Post Next Post