Kai Ya Rabu Tsakanin Shuwagabannin Ƙungiyar Izala Bayan Sheikh Yahaya Jingir Yanuna Cewa A Zaɓi TINUBU, Inda Shi Kuma Sheikh Yusuf Sambo Yacewa Mabiyansa Su Zaɓi ATIKU, Ga Cikakken Rohoto...


Ga video nan mun kawo muku a ƙasa ga duk mai bukatar kallo 👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
Karku manta ku danna Videon Sau 3 ko sau 4 zai buɗe 👇👇👇👇👇👇👇👇👇

Wannan bashine karon farko da ake samun malamai su jefa kansu cikin Siyasa ba...

Amma wannan yazo da muhawara domin mafiya yawan yan Nigeriya na ganin zabar ATIKU shine daidai a maimakon zabar TINUBU..

Allah dai ya zaba mana Shuwagabanni nagari masu kaunar mu.....


Post a Comment

Previous Post Next Post